Mataimakin Gwamnan jihar Katsina ya gabatar da taron manema labaru kan bunƙasa ilimi a jihar Katsina
An ƙaɗdamar da taron bada tuta ga ɗan takarar shugabancin ƙaramar hukumar Katsina A ranar laraba 29 ga watan Janairu 2025 Dan takarar shugabancin karamar hukumar katsina a jam' iyyar APC HON ISAH MIQDAD AD SAUDE tare da sauran masu ruwa da tsaki na karamar hukumar katsina suka jagoranci mika tutar yakin neman zaben a filin Kangiwa dake ƙofar soro Kwamishina ma' aikatar ruwa na jihar katsina HON BASHIR GAMBO SAULAWA shine ya jagoranci kwamitin masu ruwa da tsaki domin mika tutocin yakin neman zaben a filin kangiy dake kofar soro da yake gabatar da jawabi bayan kammala basu tutocin Dan takarar shugabancin karamar hukumar ta katsina HON.ISAH MIQDAD AD SAUDE ya fara da mika sakon godiya ga illahirin masu ruwa da tsaki na karamar hukumar katsina wanda suka halarta Dama Wanda basu samu damar zuwa ba bisa irin taimakon da kuma gudunmawar da suke basu ya kuma roki al' ummar karamar hukumar katsina dasu fito ranar zaben Ya kuma yin kira ga Al'umma na ƙaramar hukumar ta Katsina da fito domin maida biki musanman duba da la'akari da irin ayyukan da maigirma Gwamana jihar Katsina Malam Dikko Umar Raɗɗa ya aiwatar A jihar Katsina
A ranar laraba 29 ga watan Janairu 2025 Dan takarar shugabancin karamar hukumar katsina a jam' iyyar APC HON ISAH MIQDAD AD SAUDE tare da sauran masu ruwa da tsaki na karamar hukumar katsina suka jagoranci mika tutar yakin neman zaben a filin Kangiwa dake ƙofar soro
Kwamishina ma' aikatar ruwa na jihar katsina HON BASHIR GAMBO SAULAWA shine ya jagoranci kwamitin masu ruwa da tsaki domin mika tutocin yakin neman zaben a filin kangiy dake kofar soro da yake gabatar da jawabi bayan kammala basu tutocin Dan takarar shugabancin karamar hukumar ta katsina HON.ISAH MIQDAD AD SAUDE ya fara da mika sakon godiya ga illahirin masu ruwa da tsaki na karamar hukumar katsina wanda suka halarta
Dama Wanda basu samu damar zuwa ba bisa irin taimakon da kuma gudunmawar da suke basu ya kuma roki al' ummar karamar hukumar katsina dasu fito ranar zaben
Ya kuma yin kira ga Al'umma na ƙaramar hukumar ta Katsina da fito domin maida biki musanman duba da la'akari da irin ayyukan da maigirma Gwamana jihar Katsina Malam Dikko Umar Raɗɗa ya aiwatar A jihar Katsina
On this day, 25th January 2025, Katsina State Governor Malam Dikko Umar Radda hosted a significant stakeholders’ meeting at the Banquet Hall in Katsina in preparation for the local government elections slated for 15th February.
The event brought together notable political leaders, including former President Muhammadu Buhari, Aminu Bello Masari, and Ibrahim Shehu Shema. Senior federal officials, such as the Minister of Innovation, Culture, and Economy, Hannatu Musawa, and the Minister of Housing and Urban Development, Architect Ahmed Musa Dan Giwa, were also in attendance.
The meeting also included influential Katsina senators like Abu Ibrahim, Senator Abdulaziz Yar’adua, Senator Muntari Dan Dutse, and Senator Nasiru Sani Zangon Daura. Members of the House of Representatives and the Coordinator of the African Federal Alliance, Hon. Abdullahi Tsauri, were among the participants.
The discussions during the meeting emphasized APC’s preparedness and strategies to secure a landslide victory in the forthcoming local government elections.
Hon. Isah Miqdad AD Saude Ya Yara Jaddada Niyar Shi Ta Tallafa Ma Al'umma
AD Saude ya ķara ķaddamar da rabon kayan karatu ga đaluban Primary su dubu đaya 1000 daga mabam-bantan Makarantu guda 24 dake a ķaramar hukumar Katsina.
Sudai wađannan Đaluban an zakulo su ne daga Mazabu 12, da muke da su a ķaramar hukumar ta Katsina.
Shugaban Kwamitin Ilimi, Malam Isma’il Tukur Taury, ya bayyana yadda aka tsara shirin.
Kayan karatun da aka raba sun hađa da Littattafai guda 1000 da Jikkunan 'yan Makaranta suma guda 1000 tare da kwalayen Alli wanda kowane kwali akwai fakiti guda 20 a ciki, daga ķarshe sai akwattan agajin gaggawa (First aid box), wađanda suma adadin su ya kai su 30 suma kuma cike suke da magunguna kala-kala a cikin su. A matakin sakandare kuwa, an bayar da tallafin karatu ga dalibai 48 wanda zai dauki nauyin karatunsu har zuwa kammalawa a shirin farko. Baya ga haka, dalibai 222 daga makarantu na Community School sun amfana da kayan karatu da tallafin sufuri.
Shugaban Hukumar Tallafin Karatu ta Jihar Katsina, Dr. Aminu Tsauri, ya yabawa shirin, yana mai kwatanta shi da hangen nesan Gwamna Dikko Umar Radda. Ya kuma bayyana cewa hukumar ta ware makudan kudade domin tallafawa dalibai, har da tura wasu zuwa kasashen waje domin karatu.
Haka zalika, dan majalisar dokokin jihar Katsina, Hon. Ali Abu Albaba, ya yi kira ga masu ruwa da tsaki da su shiga cikin harkar tallafawa ilimi. Fitaccen dan siyasar Katsina, Alhaji Ido Kwado, ya tabbatar da goyon bayansa ga wannan shiri, yana mai bayyana shi a matsayin wata babbar dama ga al’umma.
Kungiyoyi kamar su Dikko Project, Lamido Foundation, da Gwagware Foundation sun bayar da tallafi domin kara wa shirin kuzari tare da saukaka zirga-zirgar dalibai.
Taron ya kasance kashi na uku cikin shirye-shiryen tallafin ilimi da Isah ya gudanar, wanda ya kara tabbatar da jajircewarsa wajen gina al’umma mai ilimi a karamar hukumar Katsina.
Wannan taron ya gudana ne a Kambarawa Primary school dake kan babban titin zuwa Daura, cikin garin Katsina.
Mai girma uban taro Isah Miqdad yayi kira ga đalubai da Malaman da zasu amfana da wannan tallafin da suyi amfani da shi ta hanyar da ta dace, domin ta hakan ne suma zasu amfani al'umma nan gaba.
Daga ķarshe Miqdad ya yaba ma al'ummar da suka halarci taron maza da mata musamman manyan baķi wađanda suka hađa da Abu Ali Albaba, Alhaji Idi Kwado (Sarkin Aiki), Alhaji Musa Gafai, Alhaji Dahiru Danmarna, Alhaji Lolo Dakare da sauransu.
KATSINA NSCDC ARRESTS KEDCO STAFF FOR TRESPASS, METER TAMPERING, AND THEFT IN DAURA
The Katsina State Command of the Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC), under the leadership of Commandant Aminu Datti Ahmad (FSF, MADM), continues to demonstrate its commitment to safeguarding lives, property, and socio-economic stability in the state.
In line with these efforts, the Command has apprehended Aliyu Muhammad, a 38-year-old staff member of Kano Electricity Distribution Company (KEDCO), Prepaid Meter Unit, Daura Regional Office, for trespass, tampering with a prepaid meter, and theft. The incident occurred on Thursday, January 16, 2025, at Tudun Wada Quarters, Daura Local Government Area.
The suspect unlawfully removed a prepaid meter from the residence of Alhaji Lawal Gadi. He was arrested by the surveillance team attached to the Daura Divisional Office, led by CSC Bashir Umar Fago, and transferred to the Command Headquarters for further investigation.
During interrogation, the suspect admitted to the crime, revealing that he had surveyed the area on Wednesday, January 15, before returning the following day to execute his plan. The stolen prepaid meter was recovered and is now in custody as evidence.
The Commandant emphasized that acts of vandalism, theft, and property tampering threaten the socio-economic fabric of society and will not be tolerated. The NSCDC remains vigilant, maintaining 24-hour surveillance to combat such crimes across Katsina State.
Commandant Ahmad thanked the public for their ongoing cooperation and urged them to provide actionable intelligence to security agencies to help uncover criminal activities. The Command remains steadfast in ensuring a safe and secure environment for all residents of Katsina State and Nigeria at large.
E-Signed
SC Buhari Hamisu
CDPRO Katsina Command
For: State Commandant
Security Operatives Eliminate 18 Bandits in Katsina State
The Katsina State Government has confirmed that a joint security task force successfully eliminated 18 bandits in Dutsinma Local Government Area of the state. The incident occurred during a raid by the task force in response to attacks on local villages by the armed criminals.
According to the Commissioner for Security and Internal Affairs, Dr. Nasir Muazu, the operation, which took place on Saturday, was initiated based on credible intelligence reports. Security operatives also recovered stolen cattle, other livestock, and an AK-47 rifle alongside 11 rounds of ammunition.
Dr. Muazu further highlighted that security in some local government areas had significantly improved compared to previous months, attributing the success to coordinated efforts between security forces and community members.
In a recent statement, Governor Dikko Umar Radda commended the people of Katsina for embracing self-defense measures while clarifying that this does not mean resorting to violence. Instead, he encouraged communities to remain vigilant and support security agencies in tackling crime.
The governor also noted that recent government strategies have effectively disrupted the operations of informants aiding bandit groups. Many of these informants have been apprehended and are facing investigations.
Despite these achievements, challenges persist as the northwest region continues to grapple with sporadic bandit attacks, leaving residents on edge. However, the government remains committed to restoring peace and stability across Katsina State.
Commandant Ahmad Presents Letter of Credence to Governor Radda, Vows to Combat Crime and Sabotage in Katsina State
During the meeting, Governor Radda expressed his gratitude to the Commandant General, Dr. Ahmed Abubakar Audi (PhD, mni, OFR), for appointing Commandant Ahmad to Katsina State. He reaffirmed the government's unwavering commitment to supporting the NSCDC in its efforts to combat crime and ensure the safety and security of the state.
In response, Commandant Ahmad conveyed the appreciation of the Commandant General to the Governor for his continued support and cooperation with the NSCDC. He expressed his gratitude for the warm reception and assured the Governor of the Corps' dedication to ensuring the safety of lives, property, and critical national assets within the state. The Commandant pledged to collaborate with relevant stakeholders to rid the state of criminals and saboteurs undermining its security.
Shortly after his meeting with the Governor, Commandant Ahmad issued a stern warning to vandals, economic saboteurs, and other criminal elements to leave the state immediately, emphasizing that Katsina is no longer a safe haven for criminal activities.
The NSCDC State Commandant also highlighted several strategies to enhance the Corps' operations in Katsina, including:
Strengthening surveillance and intelligence gathering.
Proactively mitigating conflicts and disasters.
Collaborating with stakeholders to maintain law and order.
Ensuring due diligence in the enforcement of laws.
He urged members of the public to support the NSCDC by reporting any suspicious activities or movements to the nearest command office.
KASSAROTA DG Urges Citizens to Avoid Dumping Sand and Waste on Roads to Reduce Accidents and Ensure Safety in Katsina
In a statement issued by the agency's spokesperson, Abubakar Marwana Kofar Sauri, the Director-General of KASSAROTA, Major Rimi (Rtd), emphasized the importance of adhering to road traffic rules and regulations to ensure safety on the roads.
The DG stated that it is imperative for those washing motorcycles, tricycles, or cars on public roads to stop such activities as they violate established laws.
Furthermore, Major Rimi (Rtd) urged traders operating along roads and those displaying goods on pedestrian paths to ensure their activities do not obstruct movement or create congestion.
He also called on residents and vehicle owners in Katsina State to cooperate with KASSAROTA by following the rules set by the agency. He assured that the agency's officers would remain committed to ensuring safety and order on the roads.
The DG expressed gratitude to the Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda (PhD), for his unwavering support towards the agency's success and commended the citizens for their cooperation.
Finally, he warned that anyone found violating the agency's laws would face penalties as prescribed by law. He reaffirmed the agency's determination to enforce regulations and ensure safety across the state.
Katsina Calls on Investors to Harness Mineral and Agricultural Opportunities
![]() |
Malan Dikko Umar Raɗɗa |
Speaking at the opening of a one-day capacity-building workshop for exporters in Katsina, Governor Radda emphasized the state's untapped potential in agriculture, textiles, and minerals, calling for strategic efforts to maximize productivity and drive economic growth.
Themed “Unlocking Export Potential: Strategies for Success,” the workshop was organized by the Katsina State Investment Promotion Agency (KIPA) and held at the Munaj Event Centre in Katsina.
Governor Radda stated, “Katsina State is richly endowed with agricultural, textile, and mineral resources that remain largely untapped. By harnessing these resources, we can significantly boost our export portfolio and stimulate economic diversification.”
He further highlighted his administration’s commitment to creating a business-friendly environment, diversifying the state’s economy, and fostering sustainable growth and development.
Katsina Teacher Emerges Winner of Maltina National Teacher of the Year Competition 2023
![]() |
Mallam Usman Yahaya Tama with Katsina State Commissioner of Education Hajia Hadiza Abubakar Yar'adua |
BOA: Petition Against the Acting Managing Director, Bank of Agriculture
Remembering the Virtues of a Philanthropist: Late Hon. Badamasi Kabir Usman — By Shamsu Abubakar Yar’adua
The Dark Side Of Skin Bleaching: Unmasking The Harmful Effects By Amina Ahmad Abdullahi
"The primary method employed in skin bleaching involves the use of various chemical agents that inhibit melanin production, the pigment responsible for skin coloration."
𝐑𝐞𝐟𝐥𝐞𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐨𝐧 𝐆𝐨𝐯𝐞𝐫𝐧𝐨𝐫 𝐑𝐚𝐝𝐝𝐚'𝐬 𝐒𝐭𝐞𝐥𝐥𝐚𝐫 𝐋𝐞𝐚𝐝𝐞𝐫𝐬𝐡𝐢𝐩: 𝐀 𝐉𝐨𝐮𝐫𝐧𝐞𝐲 𝐟𝐫𝐨𝐦 𝐏𝐫𝐨𝐦𝐢𝐬𝐞 𝐭𝐨 𝐄𝐱𝐜𝐞𝐥𝐥𝐞𝐧𝐜𝐞 - By Shamsu Abubakar Yar'adua
Sanusi Lamido Sanusi, the Former Emir of Kano By Shehu Bashir Esq